Bakonmu A Yau
Malam Isa Sanusi kan kisan fararen hula a jihar Zamfara
- Autor: Vários
- Narrador: Vários
- Editor: Podcast
- Duración: 0:03:31
- Mas informaciones
Informações:
Sinopsis
Kungiyar Amnesty International ta tabbatar da mutuwar mutane 26 sakamakon harin ƴan bindiga a wurin hakar zinaren da ke jihar Zamfara. Daraktan ƙungiyar a Najeriya, Malam Isa Sanusi ne ya tabbatar da haka a tatatunawar da suka yi da Bashir Ibrahim Idris. Ku latsa alamar sautin don sauraron cikakkiyar tattaunawar tasu...........