Bakonmu A Yau
Sanata Ali Ndume kan taron da majalisar dokokin ECOWAS tayi a Lome
- Autor: Vários
- Narrador: Vários
- Editor: Podcast
- Duración: 0:03:23
- Mas informaciones
Informações:
Sinopsis
Majalisar dokokin ƙungiyar ƙasashen ECOWAS ta gudanar da taron ta a Lome da ke ƙasar Togo, wanda ya mayar da hankali kan tsadar sufurin jiragen sama a yankin. Bayan taron, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sanata Ali Muhammed Ndume, daya daga cikin shugabannin taron. Ku latsa alamar sauti don jin cikakkiyar tattaunawar tasu.............