Bakonmu A Yau

Dr Kassim Kurfi kan dalilan da suke sanya 'yan Najeriya ƙara talaucewa

Informações:

Sinopsis

Dalilan da suka sanya 'yan Najeriya ke ƙara faɗawa cikin mawuyacin hali sanadiyyar talaucin da ya yi musu katutu. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da masanin tattalin arziƙi a Najeriya Dr Kassim Garba Kurfi.Latsa alamar sauti domin sauraren tattaunawar...