Bakonmu A Yau

Dr Abdullahi Shehu kan rawar da ECOWAS ta taka wajen yaƙi da rashawa

Informações:

Sinopsis

Yayin ake ci gaba da bikin cika shekaru 50 da kafa Ƙungiyar Haɓaka Tattalin Arzikin Kasashen Yammacin Afrika ECOWAS/CEDEAO, a wannan karo za mu yi dubi a game da wasu daga cikin muhimman ayyukan da ƙungiyar ta yi a fagen yaƙi da rashawa. Bashir Ibrahim Idris ya tattauna Dr Abdullahi Shehu, tsohon jakadan Najeriya a Rasha, kuma wanda ya jagora hukumar ta GIABA tsawon shekaru 8.  Ku latsa alamar sauti don sauraron tattaunawar tasu...........